June 2026

Mutane 18 Sun Rasa Rayukansu a Hatsarin Mota a Jihar Kebbi

An sake samun wani mummunan hatsarin mota da ya yi sanadiyyar asarar rayuka a Najeriya, bayan da aka tabbatar da mutuwar mutane akalla 18 ‘y...

Mohammed Al-Amin 30 Jun, 2026

Sabuwar Takaddama Ta Barke a APC Kan Tsarin Fitar da Ƴan Takara

Sabuwar takaddama ta sake kunno kai a jam’iyyar APC bayan wasu zarge-zarge da suka shafi tsarin fitar da ‘yan takara, lamarin da ya janyo za...

Mohammed Al-Amin 30 Jun, 2026

Mahukuntan Nijar Sun Sake Tsare Wani Fitaccen Ɗan Jarida

An sake bayyana damuwa kan yanayin ‘yancin aikin jarida a Jamhuriyar Nijar bayan rahotanni sun tabbatar da kama shugaban kamfanin wallafa ja...

Mohammed Al-Amin 30 Jun, 2026

Rundunar 'Yan Sanda sun tabbatar da Mayakan ISWAP Sun Kai Hari Makaranta a Borno, Sun Yi Garkuwa da Ɗalibai Masu Rubuta Jarabawar NECO

An sake samun tashin hankali a jihar Borno bayan wasu da ake zargin mayakan ƙungiyar ISWAP ne sun kai hari wata makarantar sakandaren gwamna...

Mohammed Al-Amin 29 Jun, 2026

Dickson da Kwankwaso Sun Gana Yayin da Rikicin Siyasar NDC Ke Ƙara Ɗaukar Hankali

An fara nuna sabuwar damuwa kan yanayin siyasa da tsarin dimokuraɗiyya a Najeriya bayan da jam’iyyar Nigeria Democratic Congress, NDC, ta z...

Mohammed Al-Amin 29 Jun, 2026

Manyan Kwamandojin ISWAP Sun Miƙa Wuya Yayin da Sojoji Ke Ƙara Matsin Lamba

Rundunar sojin Najeriya ta sake bayyana samun wata gagarumar nasara a yaƙin da take yi da ta’addanci a yankin Arewa maso Gabas bayan da wasu...

Mohammed Al-Amin 29 Jun, 2026

Zaɓen 2027: Ƴan Takarar APC a Gombe Sun Karɓi Fom ɗin INEC

Dukkanin ‘Yan takarar na Jam’iyyar APC sun karbi takarnun izinin neman tsayawa Takara na Hukumar zabe mai cin gashin Kan ta wato INEC abun...

Mohammed Al-Amin 28 Jun, 2026

APC Ta Lashe Dukkan Kujerun Zaɓukan Ƙananan Hukumomi a Gombe

Jam’iyyar APC ta samu nasarar lashe dukkan kujerun shugabannin ƙananan hukumomi 24 da kuma kujerun kansiloli 240 da aka fafata a zaɓukan ƙan...

Mohammed Al-Amin 28 Jun, 2026

A Najeryia Likitocin da ke Horo Sun Yi Barazanar Tsunduma Yajin Aiki Idan Buƙatunsu Ba Su Biya Ba

Ƙungiyar Likitocin da ke horo ta Najeriya (NARD) a ranar Asabar ta ayyana cewa tana cikin takun-saka da Gwamnatin Tarayya, tare da tsawaita ...

Mohammed Al-Amin 28 Jun, 2026

Kotun Daukaka Kara ta Dakatar da hukuncin Babban Kotu na soke Rajistar Jam'iyyar ADC

Kotun ɗaukaka ka ƙara a Najeriya ta bada umarni gaggauta dakatar da aiwatar da hukuncin wata babbar kotun Abuja na soke wasu jam’iyyun adawa...

Muhammad Kabir 17 Jun, 2026

Shugabannin Iran na kokarin gabatar da sabuwar yarjejeniyar fahimtar juna da Amurka

Shugabannin Iran na kokarin gabatar da sabuwar yarjejeniyar fahimtar juna da Amurka a matsayin nasarar da suka samu bayan tsayin daka da gwa...

Muhammad Kabir 17 Jun, 2026

Sufeto-Janar na ’yan sanda ya ba da umarnin tsaurara tsaro a makarantun Katsina

Sufeto-Janar na ’Yan Sanda, Olatunji Disu, ya bayar da umarni a ƙara tsaurara tsaro a makarantu a Jihar Katsina domin kare ɗalibai da malama...

Muhammad Kabir 17 Jun, 2026